Rising Nuclear Tensions Between India and Pakistan

Rising Nuclear Tensions Between India and Pakistan

Tensions have escalated between India and Pakistan following a deadly exchange of fire. Reports indicate that an Indian strike in Punjab and parts of Indian-administered Kashmir killed 26 people and left many others injured. India also claims it lost 10 of its own citizens after retaliatory shelling by Pakistani forces in Pakistan-controlled Kashmir.

HAUSA:
Fargabar Yaƙin Nukiliya Ya Ƙara Ƙamari Tsakanin India da Pakistan

Rahotanni daga yankin Punjab da Kashmir sun nuna cewa harin da India ta kai ya yi sanadin mutuwar mutane 26 tare da jikkatar wasu da dama. Haka kuma, India ta ce ta yi rashin mutane 10 sakamakon martanin da sojin Pakistan suka mayar a yankin Kashmir da ke ƙarƙashin ikon Islamabad.

GASKIYAR LAMMARI 


Post a Comment

0 Comments